Sai an Kula Kashi ya ke Doyi!

Wa yan da suka kona motar kamfen din GEJ a Jos ba su kyauta ba gaskiya domin hakan zai sa makiya GMB su yada karya da karerayin da suka ga dama. Duk zaben da GMB ya fito bai samu nasara ba babbar matsalar shi rashin hadin kan yan kudu ne. Yanzu abin da yake faruwa a Najeriya ba karya ba ne domin kowa ya gane GEJ ya gaza kuma ba zai iya jan ragamar mulkin kasar nan ba ta yadda hatta manya-manyan fastocin kudu sun yi Allah wadai da shi GEJ din kuma sun ce dole su na bukatar canji saboda haka mutanen su su zabi GMB. GMB yanzu haka ya na kudu ya na gudanar da kamfen din shi lami lafiya kuma ya na samun karbuwa amma sai ga wasu suna neman bata mai damar da ya samu a nan arewa. Kowa fa ya na da hakin tallata kuma zaben wanda ya ga dama kuma ako da yaushe zaman lafiya da kwanciyar hankali muke ta faman nema.
Akwai hanyoyi da dama da zamu hadu mu kada PDP ta yadda ba sai mun tayar da hankalin mu dan kawai wasu tsirarrun munafukai a cikin mu sun fito suna tallata GEJ a wannan lokacin mai wuya. Ku tuna fa bahaushe ya ce sai an kula kashi ya ke doyi. Sai abar banzaye su ta yi tun da an basu kudi suyi ta yi basu da kishin yan uwansu. In sha Allahu GMB sai ya zama shugaban kasa kuma sai ya kawar da babbar matsalar mu na rashin zaman lafiya da kwanciyar hankali a wannan lokacin. In sha Allahu GMB sai ya kawo mana kyakkyawan canjin da al-umma Najeriya zasu amfana.

Fitattun Taurarun Kannywood 10 a Twitter da Instagram

Shekarar 2014 shekara ce da abubuwa da dama suka faru a kafafen sada zumunci na Intanet wanda kusan duk sun taba rayuwar mu ta yau da kullun. Kama daga tashe-tashen hankali da tada kayar banyan da kungiyar Boko Haram ta saka mu a ciki ta hanyar saka mana boma-bomai a duk wani guri da muke gudanar da al-amuran mu na yau da kullun, yin garkuwa da yan-uwan mu, sa yan-uwan mu gudun hijirar dole daga makwancin su da kuma harbe-harbe wanda sukai sanadiyar rasa rayukan ‘yan-uwan mu da dama wasu kuma da dama suka jikkata.Kai harda harkokin siyasa a inda mutane da dama sukai korafi a kan gazawar shugaban kasar Najeriya wato GEJ (Goodluck Ebele Jonathan) dan jam’iyar PDP da kuma yin magana akan GMB (General Muhammadu Buhari), tsohon shugaban kasar Najeriya a zamanin mulkin soja, wanda shi ne dan takarar shugaban kasa a 2015, a karkashin tutar jam’iyar APC, har i zuwa bangaren nishadi, debe kewa da al-adar mu musamman ma a masana’antar Kannywood a inda manya-manyan jarumai kamar su Ali Nuhu, Sani Musa Danja, Hadiza Aliyu Gabon da sauransu suka taka rawar gani.
Wannan ana magana akan Twitter ne kadai kuma duk wani ma’abocin shafin na Twitter ya san a bangaren kasar Hausa irin abubuwan da suka dinga faruwa kenan a wannan shekarar.
Idan aka shiga shafin Instagram kuwa abin ba a cewa komai. Gaskiya Hausawa da yawa sun karu a Instagram a shekarar 2014. Kuma kai kaa ce duk wani dan Najeriya kyakkyawa ne. Tabbas! Idan kana duba Instagram to zaka iya mantawa da duk wani tashin hankali da ke addaban Arewacin Najeriya domin zaka ga kowa na cike da farin-ciki kowa kuma na jin dadin rayuwar shi dai-dai gwargwado musamman ma idan kana biye da shafin Good People (@mutan_arewa) wanda su suka fi kowa yawan mabiya bangaren duniyar Hausawa har taurarin Kannywood. Suna da mabiya sama da 31,000 a halin yanzu. Instagram dai guri ne inda zaka dinga sanar da mabiyan ka (ko masoyan ka) halin da kake ciki ta hanyar tura musu da hoton ka ko hoton wani abu dangane da kai.
Idan kana so ka yi Instagram ana bukatar waya ko wata na’ura wacce ta ke aiki da tsarin iOS ko Android.
To shafin HausaTrends dai ya na ko ina a cikin kafafen sada zumunci biyun nan kuma kasancewar mu ma mun fi karkatuwa ta bangaren al-adar mu, nishadi da debe kewa, daya daga cikin aikin mu ne mun dunga kula da abubuwa da cigaban da ke faruwa a dandalin sada zumunci na duniyar Hausawa.Shi ya sa ake kiran mu da HausaTrends kuma ganin shekarar 2014 ta taho gangara ne ya sa muka ga ya dace mu binciko fitattun taurarun Kannywood guda 10 wa’yanda suka fi kowa mabiya/masoya a shafin Twitter da Instagram.

A Twitter
10. Bello Muhd Bello (@GeneralBMB)
Bello Muhd Bello, wanda aka fi sani da General BMB, ya na da mabiya wajen 9.8k kuma abin sha’awa ga wannan wayayyan jarumi shi ne ya na bin wajen 98% na mabiyan sa. General BMB na kowa da kowa.

9. Yakubu Mohammed (@yakubum71590749)
Yakubu Mohammed, hussainin Sani Musa Danja, wanda aka fi sani a fagen wake-wake amma yanzu harkar fim din ma ba a bar shi a baya ba, ya na da mabiya wajen 10.6k. Har yanzu Mr Yax ya na waka ta Hausa da Turanci.

8. Fati Washa (@washafatii)
Fati Washa, manyan ‘yan mata, tana daya daga cikin fitattun taurarin Kannywood guda 10 wa’yanda suka fi kowa mabiya a duka Twitter da Instagram din. A Twitter ta na da mabiya kimanin 11.3k.

7. Hadiza Aliyu Gabon (@GabonOfficial)
Hadiza Gabon ita ce ta 7 a jerin taurarun Kannywood da suka fi kowa yawan mabiya a Twitter. Fitacciyar yar wasan Hausa mai dinbin yawan masoya a kafafen sada zumunci na Intanet da ma wajen ta baki daya, Gabon ta na da mabiya wajen 16.3k. Saboda sha’awar sauraron masoyan ta a ko ina a fadin duniyar nan, Gabon ta bude babban shafin sada zumunci mai suna dandalina.com inda kowa zai iya bude akawunt domin sada zumunci da ‘yan uwa da abokan arziki.

6. Aminu Saira (@AminuSaira)
Mallam Aminu Saira, mai kamfanin Saira Movies Investment Ltd, wanda kusan a ce mutumin boye ne dan ba a san shi da fitowa a fim ba, sai dai hada fim din kan shi, ya na da mabiya a Twitter wajen 17.3k.A karshe-karshen shekarar nan, Saira ya fito da wani fim mai suna Ali ya ga Ali wanda ya dauki hankalin jama’a da dama saboda kayatarwa da kuma kyau da fim din ya yi.

5. Rahma Sadau (Rahma_Sadau)
Jaruma rahma Sadau ta samu daukaka da farin-jini nan da nan. Rahma, wacce ake kira da (African) Priyanka, tana da mabiya wajen 17.6k a shafin ta na Twitter.

4. Sani Musa Danja (@sanidanja)
Sani Musa Danja, fitaccen jarumi kuma sanannen mawaki a masana’antar Kannnywood, ya na da mabiya wajen 22.8k. Daya daga cikin sabbin wakokin Sani Danja da sukai fice a shekarar 2014 ita ce Alhaji domin ta shiga jerin Trending Topics na Twitter a Najeriya. Sani Danja Alhaji! Alhaji! Alhaji! Alhaji!

3.Nafisah Abdullahi (@nafisatabdulla)
Feenah Baby! Nafisah Abdullahi ta na daya daga cikin manya-manyan taurarin Kannywood masu dimbin masoya a ciki da wajeb Intanet. Feenah ta na da mabiya a Twitter wajen 23k. Tauraruwar dai ta fito a finafinai da dama a shekarar 2014 sannan kuma babban shafin nan mai kawo mana labarai da abubuwan da ke wakana a masana’antar Kannywood wato @Kannywoodscene ya sanar da mu cewa Nafisah Abdullahi za ta fito da sabbin wakokin ta kwanannan.

2. Maryam Booth (@MaryamBooth)
Jaruma Maryam Booth ta na daya daga cikin taurarun Kannywood da suka dade a Twitter. Duk da dai kusan yanzu kamar ta fi bada mahimmanci a bangaren karatun ta da kuma (kamar) kasuwanci, Maryam Booth ta fi ko wace jaruma ko tauraruwa yawan mabiya a duka Twitter da Instagram a inda ta ke da mabiyan Twitter wajen 38.5k kuma ta ba mai bin ta ratar wajen mabiya 15.5k. Jaruma Maryam ba ta cika turo da amon tweet ba yanzu amma da alamun ta fi karkatuwa ga Instagram.

1. Ali Nuhu (@alinuhu)
Babban jarumi Ali Nuhu wanda ake kira da Sarki Ali ya na daya daga cikin fitattun taurarun Kannywood da suka fara yin amfani da Twitter. Sarki Ali yanzu haka ya na da mabiya kimanin 58.5k wanda hakan ya nu na shi ya fi kowa mabiya a masana’antar Kannywood a inda ya bawa mai bin sa ratar wajen mabiya 20k. Jarumtaka, baiwa da kwarewar wannan jarumi ya sa ba a kannywood kadai ya tsaya ba, a a, har masana’antar Nollywood ma ya leka an toya kuma ana tiya waina da shi.

A Instagram
10. Saddiq Sani Saddiq (@SaddiqSaniSaddiq)
Jarumi Saddiq Sani Saddiq, wanda akan kira SSS, ya na da mabiya 6.5k a Instagram kuma shi ne na 10 a jerin wa’yanda suka fi kowa yawan mabiya a Instagram din. A shafin sa na Twitter ya na da mabiya kimanin 7.1k.

9. Aminu Saira (@AminuSaira)
Mallam Aminu Saira ya na da mabiya 6.6k a Instagram a inda ya zo na 9. In aka duba baya za a ga cewa shi ne na 6 a Twitter a wa’yanda suka fi kowa yawan mabiya a Kannywood. Shi dai Mallam Aminu Saira ya kara kuma ya sha gaban fitattun jarumaida dama a Kannywood in aka yi la’akari da mabiyan sa.

8. Aeesha Aleeyu Tsameeya (@Tsameeya)
Jaruma Aeesha Aleeyu Tsameeya ta na da mabiya wajen 7.7k a Instagram.

7. Fati Washa (@washafati)
Fati Washa ma ta na kan gaba a Instagram a inda ta zo na 7 a yawan mabiya da 9.5k. Kamar yadda aka gani a baya, Fati ita ce ta 8 a Twitter a inda ta ke da mabiya 11.3k.

6. Adam A Zango (@de_prince_zango)
Adam A Zango wanda aka fi sani da Prince Zango ya na da mabiya 9.5k. A Twitter kuwa jarumin ya na da mabiya wajen 7.3k.

5. Nafisah Abdullahi (@Nafeesat_Official)
Jaruma Nafisah Abdullahi (Aunty Yalash) ita ce ta 5 a jerin taurarun Kannywood masu yawan mabiya a inda ta ke da mabiya wajen 10k. A Twitter dai Feenah ita ce ta 3 a inda ta ke da mabiya wajen 23k.

4. Rahma Sadau (@Rahma_Sadau)
Rahma Sadau a Instagram ma ba a batta a baya ba domin mabiyan ta na Instagram sun fi na Twitter yawa a inda ta zo na 4 kuma ta ke da mabiya wajen 19.6k a yanzu haka.

3. Ali Nuhu (@RealAliNuhu)
Sarki Ali dai shi ne na 3 a jerin wa’yanda suka fi kowa yawan mabiyan Instagram a Kannywood a halin yanzu a inda ya ke da mabiya kimanin 21.4k. A kwanakin baya ya na saman Hadiza Gabon sannan ya yi yunkurin kamo sananniya Maryam Booth. Amma sai dai kuma tauraruwar Gabon ta haska a inda ta kere shi sannan ita kuma Maryam Booth ta sami gagarumin mabiya musamman a lokacin da aka ba ta mukamin jakadiyar cigaban matan Najeriya. Sai dai mun san
Sarki Sarki ne. Tabbas Sarki Sarki ne dan ba mu yi bincike a kafar sada zumunci na Facebook ba, amma dai jarumin ya na da gayon bayan masoya sama da 364k.

2.Hadiza Aliyu Gabon (@adizatou)
Hadiza Gabon ta zo na 2 a jerin masu yawan mabiya a Instagram a inda ta ke da mabiya wajen 22.1k. A baya dai Gabon ita ce ta 7 a jarumai masu yawan mabiya a Twitter.

1. Maryam Booth (@OfficialMaryamBooth)
Maryam Booth ita ta fi kowa yawan mabiya a jaruman Kannywood a Instagram a inda ta ke da mabiya wajen 26.1k kuma ta ba mai bi mata wajen ratar mabiya 4k. Ba mu san mai zai faru ba a shekara mai zuwa in Allah Ya kai mu, amma a halin yanzu dai Maryam Booth ita ce Sarauniyar Matan Hausawan Instagram din HausaTrends.

To kun ji fitattun taurarun Kannywood guda 10 da suka yi fice a Twitter da Instagram. Daya daga cikin manyan burukan mu a sabuwar shekarar 2015 mai zuwa in Allah Ya kai mu shi ne manya-manyan jarumai kamar su Ali Nuhu, Sani Danja da sauransu, su yi kokari wajen ganin cewa an tantance akawunt din su na Twitter da Instagram domin hakan zai kara karfin aminci ga mabiyan su.

Da fatan Allah Ya kawo karshen Boko Haram, Ya kawo mana canji mafi alkhairi wan da zai zo da cigaba, zaman lafiya da kwanciyar hankali. Rayuwar mu ta dawo dai-dai domin an dade da sace mana sama da kaso 90% na farin-ciki da kwanciyar hankali.
Ku biyo mu a shafin mu na Twitter, Instagram, Facebook da kuma Tumblr. Mun gode sai kuma mun hadu a sabuwar shekarar 2015. In sha Allah.

#WinnerTakesEarth And The Mysterious Guys!!!

20131030-175029.jpg

A mysterious symbol of circle with football design inscribed in it and the Twitter hashtag #WinnerTakesEarth surprisingly appeared in Guanabara Bay (Rio De Janeiro, Brazil) where the 2014 FIFA World Cup will be hosted. The symbol and the hashtag also appeared in New York’s Times Square and London’s Hackney Marshes. It’s a global mystery, huh?

20131030-195116.jpg

20131030-195333.jpg

This event then started to look serious as a group of 11 unknown men (11, the number of players in a football team) were spotted in Bayer Munich’s Allianz Arena. They dressed in black robes and the same circular symbol that’s spotted across the globe was on the chest of their robes. Likewise, these Mysterious Guys were spotted in Juventus Stadium (Italy) and Stamford Bridge (London, UK), making strange synchronized gestures. You can’t say the look of the Mysterious Guys isn’t pure evilness! It’s like in a Hollywood movie and whenever I look at them and their type of symbology, I remember Dan Brown’s series of secret society fictional novels. It’s funny, I was even wishing that the outstanding character in the series, Richard Langdon, a Harvard Professor of symbology and the best in the world, is real, just to explain this circular symbol!

20131030-200432.jpg
The Mysterious Guys hitting Stamford Bridge

20131030-201052.jpg
The Mysterious Guys making a triangular figure

20131030-201401.jpg
The Mysterious Guys at Juventus Stadium

20131030-201601.jpg
A Mysterious Guy with an up-side-down pyramid! Conspiracy?

20131030-201903.jpg
The Mysterious Guys making strange gestures in the stadium

But why? Why on Earth? I got a sigh of relief after I watched the German World Cup winner and coach, Franz Beckenbauer’s 48 seconds YouTube message about the #WinnerTakesEarth and the Mysterious Guys. Here’s exactly what he said in the video:

Hello ladies and gentlemen, I am Franz Beckenbauer former football player in Munich. Let me ask you these; do you think that aliens exist? Do you think that they play sports? Friends, I have some horrifying news! The answer to both these questions is yes. Last night I was invited by an extra-terrestrial race. Yes, aliens and they want to play football against us! The problem is if we lose *they will destroy the planet*! Now it’s up to us to put together a team. *Only football can save the planet*. More to come!

20131030-205016.jpg
Franz Beckenbauer spotted at Stamford Bridge during Chelsea’s BPL match against Manchester City! Here, one of the Mysterious Guys was behind him. I spotted the old German but I was unlucky enough not to spot the Mysterious Guys

Hahaha! Crap! The problem is if we lose they will destroy the planet! What if we win? Poor Beckenbauer was not confident enough to talk about aliens in the video and how dumb is he to think that human race are fool enough to believe *only* football can save the planet Earth?
I understand this is all about mind control! Slowly slowly they made more than one billion people on Earth fall in love with football and now they’re trying to show how important it is that it’s the *only thing* to save the planet these days (The End Times?)

The #WinnerTakesEarth is a mysterious global ad campaign that has to do with what its lovers call The Beautiful Game or maybe the mysterious technology company that’s behind this shocking campaign is trying to challenge its biggest rival in the planet!

What is the mysterious technology company that’s behind this weirdly horrifying event? The website of this ad mysteriouscircles and its YouTube channel somehow contain Samsung technology hint! And the simple proof is this programming image

20131030-211213.jpg
which clearly shows that the Asian mobile technology company set their server to private but made a silly mistake of hosting the website (an even the videos) with their own name! They should’ve change the name to mysteriouscircles instead! And you know what? Why the Mysterious Guys appeared in the three stadiums mentioned? Probably because Samsung has a connection with them!

20131030-211443.jpg
A screen captured image of the mysteriouscircles website displaying their videos of the Mysterious Circles and the Mysterious Guys happening at different locations cross the globe

And now to Beckenbauer, he’s a respected man in the football world! That’s all I know but I can’t actually say why they selected him to send that shocking video-message to the World and maybe he agreed to do that because of money! Anyway, he’ll lose that respect and trust in the eyes of football fans!

He said “More to come” in the video which directly means that they (aliens) are coming to Earth on Friday 1st November. Haha! It’ll be fun watching the extra-terrestrial race play against the human race! I guess they’ll be running at the speed of light!
Never mind :)…

My friend Naseer Musa Tofa (Enemtees) was the first to notify me of this bizarre marketing ad and another friend of mine Abubakar M. Ibrahim (Falson) was giving the impression that it’s none of our business but thanks to my uncle (Baffa Ibrahim) who boosts a confidence of having peace of mind to me.

Top 15 Mushaƙata Da HausaQs Responders

Babban burin shafin HausaTrends® a yanar-gizo bayan haɗa kan al-umar Hausawa waje ɗaya kamar tsintsiya, shine muga mabiyan mu a cikin farinciki da annashuwa. Tabbas haka abin yake domin taken mu ma shine “Kasance Cikin Murmushi Ako Yaushe 😀.

20130910-204028.jpg

Tunanin fara HausaQs yazo mana ne a lokacin da muka fuskanci cewa masu akawunt ɗin Questionnaires suna ɗaya daga cikin masu ciniki sosai a kasuwar tuwitar ƴan Najeriya (Nigerian Twitter Market) . To ashe harkar zata karɓu sosai kuma anan muna miƙa saƙon godiyar mu ga Random Namenj (@Ali_Jubril) wanda (iya sanin mu) shi ya fara irin wannan harkar wato #HausaQuiz ranar 1 ga watan Mayu, 2013. Bayan kwana tara ranar Lahadi 10 ga watan Mayu, 2013, mun cigaba da yin HausaQuiz amma sai muka koma saka hashtag ɗin #HausaQs.
To shine fa abu ya zama jiki duk ran Lahadi da misalin ƙarfe takwas na dare agogon Najeriya sai munyi HausaQs a inda samari da ƴan-mata da yawa ke bada gudunmawar su acikin nishaɗi.

20130910-204458.jpg

20130910-204939.jpg

Hashtag ɗin Mushaƙata yazo ne bayan wata biyu da fara HausaQs (5 ga watan Mayu, 2013) a yayin da muka fuskanci cewa mabiya HausaTrends na son abinda muke yi sosai domin muna ɗebe musu kewa.

20130910-205259.jpg

Mushaƙata Da HausaQs! Yau muna bikin wata shida da fara Mushaƙata Da HausaQs. A saboda hakane mukaga ya dace mu nunawa mafiyawancin masu bin Mushaƙata a mabiyanmu cewa muna karanta amsoshin su sosai ta yadda har mun ɗan gano irin yadda suke tinkarar tambayoyin sannan da kuma wasu sirrika/bayanai dan gane da wannan ƙayataccen shiri.

TOP 15 MUSHAƘATA DA HAUSAQS RESPONDERS

1. Ibrahim Umar Bello (@aaramz)
Tunda Aaramz ya fara yin Mushaƙata Da HausaQs har ran Lahadin da ta wuce bai fasa ba!!! Dalili kuwa shine mu dai ba zamu iya tuna ranar da muka yi shirin bai halatta ba! Shi kaɗai ne mai wannan kwalitin. Saboda hakane HausaTrends ke mai laƙani da “Constant Mushaƙata Da HausaQs Responder“. Yima Aaramz “retweeting da faving” na response ɗinsa ya zama dole. Godiya malala gashin tinkiya dan-uwa. Allah ya ƙara lafiya.

20130910-210320.jpg

20130910-210453.jpg

2. Zaynabou Abou (@zayn89)
Indai a tsarge maka Karin Magana ne daidai-wa-daidai a Mushaƙata Da HausaQs to gaskiya ba kamar Zaynabou. Kuma ta ƙware sosai wajan zaƙulo kalmomin Turanci a cikin kalmar Hausa. Muna godiya ƴar-uwa. Allah ya bar zumunci.

20130910-210739.jpg

20130910-211004.jpg

3. El’Farouq (@mallamson)
Hahaha Mallamson! Babban mabiyin HausaTrends kenan. Mallamson ya ƙware sosai wajan bada “super hilarious” amsar da zata iya ƙulle ma mutum ciki =))! Duk da dai mutane da yawa suna bada amsa mai ban dariya domin harka ce ta ɗebe kewa, amma gaskiya babu wanda ya kama ƙafar Mallamson kuma ya ƙware wajen fidda kalmomin Turanci da Hausa daga kalmar Hausa. Godiya mai yawa ɗan-uwa. Allah ya bar zumunci.

20130910-213438.jpg

20130910-213623.jpg

20130910-213822.jpg

4. SM Ghali (@Ghalight)
Ghalight ‘top lad‘ kenan 😃! Shima yana ƙoƙari sosai wajan tsarge Karin Magana daidai-wa-daida kuma masani ne sosai bangaren sunayen abubuwan gargajiya (babbar harka) sannan kuma akwai ƙoƙari wajan fassara Turanci izuwa harshen Hausa daidai yadda ake buƙata. Muna godiya ɗan-uwa. Allah ya bar zumunci.

20130910-214215.jpg

20130910-220547.jpg

5. Bakatsiniya (@Bakatsiniya)
Katsinawan Dikko kunya gareku ba dai tsoro ba =)). Bakatsiniya akwai ƙoƙari wajan ƙarasa Karin Magana kuma inda take birge mu shine idan bata sani ba zatace ‘ban sani ba’ kai tsaye =)). Kuma akwai ta wajan fassara Turanci zuwa Hausa sosai da kuma fidda kalmomi da yawa a cikin kalma ɗaya. Muna godiya ƴar-uwa. Allah ya bar zumunci.

20130910-220946.jpg

20130910-221128.jpg

20130910-221315.jpg

6. Muhammad (@Mahmood_Moh)
Mahmoud ƙwaro kenan =)). Tsohon mabiyin HausaTrends. Yana ƙoƙari sosai wajan ƙarasa Karin Magana amma gaskiya in dai wajan zaƙulo kalmomi da yawa ne a cikin kalma ɗaya to ba kamar sa. Godiya mai yawa ɗan-uwa. Allah ya bar zumunci.

20130910-225234.jpg

20130910-225704.jpg

7. Aeysha Ibrahim (@siddiqah222)
Siddiqah manyan gari kenan =)). Ɗaya daga cikin manya-manyan mabiya HausaTrends. Itama tana ƙoƙari wajan amsa Karin Magana kuma kamar Bakatsiniya, itama in batasan ƙarashen magana ba takance ‘ban sani ba gaskiya’ =)). Muna godiya ƴar-uwa. Kema Allah ya bar zumunci.

20130910-230052.jpg

20130910-230456.jpg

20130910-230745.jpg

8. Jay BM (@meilahh)
Hahaha Meilah kenan =))! Ita irin Mallamson ne domin a mata babu mai bada ‘funny response‘ sama da ita duk da tana ƙoƙari wajan Karin Magana. Akwai ‘direct translation‘. Godiya mai yawa ƴar-uwa. Allah ya bar zumunci.

20130910-231222.jpg

20130910-231355.jpg

9. Muhammad Saulawa (@Saulawa85)
Muhammad Saulawa shima tsohon mabiyin HausaTrends ne kuma shima da shi aka fara Mushaƙata Da HausaQs. Ƙwaro ‘both sides ‘ kenan musamman wajan fidda kalmomi da yawa a cikin kalma ɗaya. Godiya mai yawa ɗan-uwa da fatan Allah ya bar zumunci.

20130910-231919.jpg

20130910-232556.jpg

10. RIZQ (@PharmAbdull)
PharmAbdul shima tsohon mai bibiyar Mushaƙata Da HausaQs ne. Yana ƙoƙartawa ako wane bangare musamman ma wajan fassara kalamen soyayya da Turanci izuwa Hausa. Muna godiya sosai ɗan-uwa. Allah ya bar zumunci.

20130910-232941.jpg

11. Jarma-03 (@amadumcjago)
Tsohon mabiyin kuma masoyin shafin HausaTrends kenan. Jarma akwai ƙoƙarin taɓa ko ina a Mushaƙata Da HausaQs. Muna godiya ɗan-uwa da fatan Allah ya bar zumunci.

20130910-233239.jpg

20130910-233423.jpg

12. Hafsee (@its_clown)
Hafsee manyan ƴan-mata =)). Duk da bama jinta yanzu sosai ba zamu manta da gudunmawarta ba. Hahaha! Itama akwai ƙoƙari wajan bada amsa mai ban dariya kamar Mallamson da Meilah. Muna godiya ƴar-uwa da fatan kuma Allah ya bar zumunci.

20130910-233839.jpg

13. Abdul AZ (@mii2you)
Abdul ‘the boss‘ =))! Shima tsohon mai bibiyar Mushaƙata Da HausaQs ne kuma akwai ƙoƙari wajan taɓa ko ina musamman Karin Magana. Muna godiya ɗan-uwa kuma da fatan Allah ya bar zumunci.

20130910-234157.jpg

20130910-234333.jpg

14. Fatima (@Fateem_paki)
Fateema Paki ga Hausa ga Turanci =)). Itama akwai ƙoƙari wajan taɓa ko ina a Mushaƙata Da HausaQs musamman ma wajan zaƙulo kalmomi da yawa a cikin kalma ɗaya da kuma Karin Magana.

20130910-234525.jpg

15. Her Royal Highness (@Jormani_)
‘The biggest fan of Mushaƙata Da HausaQs’ kenan 😀. Ita bata ƙi kullun da daddare a dinga yin Mushaƙata ba domin abin yana ɗebe mata kewa sosai. Mu kanmu ta samu farinciki a lokacin da take cewa ai da mahaifiyar ta ma suka shaƙata 😃😀👍. Muna godiya da fatan kuma Allah ya bar zumunci.

20130910-234911.jpg

20130910-235026.jpg

Daga ƙarshe muna godiya ga duk mabiya shafin HausaTrends® na Twitter, Facebook da Instagrammusamman ma masu bibiyar Mushaƙata Da HausaQs. In sha Allah ƙarshen makon nan mai zuwa (Lahadi) zamu canza hashtags din #HausaQs #Mushakata zuwa #MushakataDaHausaQs a haɗe. Sabon canji.
@HausaTrends

Senator Yarima’s Interview – Waka A Bakin Mai Ita Ta Fi Dadi

Former Governor of Zamfara State, Senator Ahmed Sani Yariman Bakura, spoke to the media over the controversial issue regarding this constitutional phrase ‘Full Age’ which majority of Nigerians was highly controlled to misunderstand and overreact. Senator Sani Yarima is one of the most criticized Nigerians but he admits that ‘I never mind’ at all. He says that his Egyptian wife (now 17 years old and has a baby) was 14 years when they got married not ’13 years’ as the western media are still ranting about. The senator also implies that his 16-year-old daughter is getting married this September and he cannot wait to see the happening of the event. Here is the interview in full length…

You have been the butt of criticisms for the past one week over what is now widely tagged ‘girl-child marriage.’ What actually happened at the Senate and what exactly was your role?

In the first place, a lot of Nigerians are not conversant with the Nigerian Constitution. The Constitution recognizes three systems of justice – the Shari’a Law, the Common Law and the Customary Law – and makes ample provisions to protect adherents of all religions – Islam, Christianity and traditional religions. Most of these provisions have been there since the 1979 Constitution. This particularly contentious section was there in the 1979 Constitution and is also in the 1999 Constitution.  Section 29 of the 1999 Constitution talks of the rights of a citizen of full age to renounce his citizenship. The core issue is not the renunciation, but the definition of full age. What defines full age? Section 29 (4) (a) of the Constitution says full age means any person who is 18 years old and above. And there is the (b) part which says any married woman is considered to be of full age. Why does it say this? It is because the Second Schedule Part 1, Item 61 of the Constitution clearly ousted powers of the National Assembly to make any law regarding marriages under Islamic Law and Customary Law. The Schedule says the National Assembly can make laws on the formation and annulment of marriages, excluding marriages under Islamic Law and Customary Law.  So the issue is the definition of what full age is. Everybody, including Christians, knows there are sources of Islamic Law, largely the Quran and teachings and practice of the Holy Prophet Muhammad (PBH). Section 29 (4) b conforms with Islamic Law. Under Islamic Law, any girl that has reached the age of puberty is a full-age woman. What is puberty in Islam? Puberty is when a girl starts menstruating or she has extended breasts; she is of full age. Any girl that has started menstruation can be married out. This is a sign of maturity. Therefore, if your daughter starts her menstruation at the age of nine, 13, 14, at whatever age, she is of full age and she can marry at that age, once she is mature as far as Islamic Law is concerned The Child Rights Act today, as it is, has nothing to do with Islamic Law. It only affects those who conduct their marriages under the Common Law. Even if you conduct your marriage under Customary Law, as the Igbos do, and you don’t go for Christian wedding, and you marry a girl of 14 years, nobody cares, because the Constitution says the National Assembly cannot make laws that affect formation and annulment of marriages.  We should realize that in this country, the only thing that can guarantee peace is adhering to Section 38 of the Constitution which guarantees freedom of religion. That provision makes me, as a Muslim, to respect the opinions, religious beliefs and aspirations of the Christian, while the Christian should also respect my own religious beliefs.  People are just trying to overheat the system. But really, there is nothing there to overheat because this provision is in the Constitution. We didn’t make this Constitution but are only trying to amend it. Those who put it in the Constitution were trying to protect the interest of the Muslims who believe in Islamic Law. Anybody who doesn’t believe in Islamic Law will have nothing to do with it.

But how did your particular remarks spark off a whole lot of controversy?  

What really happened was that when the voting was going on, I didn’t notice it. Even when the debate was going on at the committee level, I wasn’t there. I had gone to Lagos and when I arrived there, they had passed that section. It wasn’t discussed in my presence, otherwise I would have raised an observation. But when I saw it in the constitutional amendment, that they wanted to remove it, I raised an observation.  By the time I saw it, the election had been conducted and the Senate had agreed to remove the section. Then I got up and said that, “Mr. President, this section was put in there to protect Muslims who believe in Islamic Law, and removing it would be affecting the right of Muslims. Moreover, I pointed out, removing it would not be in conformity with the relevant part of the Second Schedule which restricts the National Assembly from making laws on the formation and annulment of marriages. But he said, “unfortunately, Senator Yerima, we have voted and you should have raised this issue before voting. Now that we have voted, we cannot do otherwise.” So I sat down. It was time for prayers and I went to pray. When I came back from prayers, I met the Deputy Senate president raising a point after voting, trying to explain something in order to reverse voting that had been cast on an issue. It was then the Senate Leader also raised another observation on the next issue. Then, I raised an observation that, ‘Mr. President, you said the observation I raised on my issue cannot be revisited because it has been voted upon, but now that there is revisiting of voting on other issues, I demand that my issue be voted upon again.’ Then Danjuma Goje raised his hand and supported me. Of course, he made some remarks to the effect of double-standard, which the Senate president was not happy about. Maybe he (Goje) should have put it that if he (the Senate president) could allow the other two people to revisit their observations, then he should have allowed Yarima’s observation. Anyway, Mr. President in his wisdom, accepted. David Mark has been a wonderful Senate president since I knew him in his first term as president of the Senate. He is a good listener and tries to ensure he carries everybody along. He is also very sensitive about matters affecting not only religion but every individual. He wants fairness. And so he said, “for that reason, we will vote again.” And when we voted, we won. This is the issue.  Before the voting, the Deputy Senate president raised an observation that this issue is not a matter of marriage but on the renunciation of citizenship. But I said that, well, my concern is on the definition of full age. I just wanted the vote because in my religion, under Islamic Law, full age is not defined by age. Once a girl reaches puberty, she is of full age.

You just spoke highly of the Senate president. But he was reported by the newspapers to have said senators voted to support your observation under blackmail. Were senators truly blackmailed, and how?

I don’t see the word “blackmail” as used by Senate president David Mark as negatively used. It’s semantic. I didn’t see it as a negative statement. Whenever I am criticized for my actions by the media or the public, what I try to get from that criticism is where I have gone wrong and I try to correct it. But when I am sure I am doing the right thing, it doesn’t bother me. Praise-singing doesn’t flatter me. I don’t believe in praise-singers who will always tell me I am a champion. The most important thing is that I believe in my faith and I know I would be accountable for my actions when I die.  I know I will face criticisms, I will continue to have this problem because I am a Muslim and I cannot change my faith. A committed Christian will face the same problem I am going through. Today, the Western world is losing their values. Churches are being sold because few people go to churches. They are trying to change the world into a free world to give the impression that nothing like God exists. They first started to separate State from religion. In Nigeria, that is difficult because if the Constitution itself recognizes religion, then it is part of our political system. When the gay marriage bill came to the National Assembly and the West said if we don’t pass it we would not receive aid and grants, the Senate president said “to hell with aid and grants” if only we have to pass the bill.

The Senate president also hinted the early marriage issue will be revisited? With the barrage of criticisms that attended this voting, do you see a change in the voting process?

That is when there will be another constitutional amendment, not now. But I am telling you, if we revisit this issue one million times, we will not have two-thirds of the votes to pass it. Any constitutional amendment requires two-thirds of the Senate and two-thirds of the House of Representatives. Every Muslim who understands what Islam is will not vote to remove that section of the Constitution. If it is voting to put the clause there, that is a different thing entirely; then I should be accused of bringing something sensitive into the Constitution. But it is already there and I only said, “don’t remove it”, in keeping to my faith. What is wrong with that? The framers of the Constitution knew what they were doing by putting it there.   

Are you sure we will not have more of your colleagues who would say they voted in error and ignorance the first time, like Senator Ayo Akinyelure from Ondo State claimed he did, and would vote in the other direction the next time?  

He didn’t even know how he voted. That is the power of God and you can’t challenge that power. There were Muslims who wanted to vote in favor of retaining the section, but they voted yes, which meant “remove it”. Maybe that man wanted to vote no against Yarima, but his “no” to the committee meant “leave it”.  So he had to face his people back home to cry he voted in error.

Were you expecting the strong backlash that has attended your observation, re-voting and the result?

I have become used to it. As I said, Nigerians are lazy or carelessly unaware of our laws. When I introduced the issue of Shari’a, for example, I was expecting it to be a local affair and my only area of concern was how to address the fears of Christians in my state. So I called for a meeting of the Christian Association of Nigeria (CAN) leaders and explained the issue to them. They have always supported me, especially the Lady of Fatima. They have been strong supporters of my campaign and, till today, they still support me. I explained to them I would be implementing the Shari’a law in Zamfara State. Then, anybody who heard anything about Shari’a was thinking somebody would be killed. But I explained to them that Shari’a is only about the principle and practice of Islam and does not affect anybody who is not a Muslim.  I made it clear there was no compulsion about religion. If there is a case between a Muslim and a Muslim, it goes to the Shari’a court. If there is a case between a Muslim and government, it goes to the Shari’a court. I told them if there is a case involving Christians, it goes to a magistrate court. Someone raised an observation that what would happen if it is a case between a Muslim and a Christian and I said in that case, it is the right of the Christian to choose which court to go. To be cautious, we said if a Christian decides to go to a Shari’a court in a case involving him and a Muslim, the Christian should put his application in writing and the CAN signature must be appended on it, so that tomorrow, he would not say he was forced to appear before a Shari’a court.    When I came up with that Shari’a law, many people began shouting. I received more than 5,000 letters from Amnesty International from all over the world. It was when I announced I would be implementing the Shari’a law that I knew the enormity of protest that would confront me. Initially, I thought it was a just a local affair. Christian leaders have endorsed, after discussion, the implementation. They said, “go ahead.” They even asked at the meeting what and what I was going to ban. I told them I wasn’t banning anything new. The Northern Nigeria Penal Code, which has been operating since the British colonial era, has banned alcoholism, has banned prostitution and has banned gambling, so these are not new issues. The only issue is that I am bringing in the Shari’a court to provide full jurisdiction cover for the Shari’a law, both criminal and civil.  So the Christians leaders said, “no problem then, once it doesn’t affect us.”     When  the  former president, Olusegun Obasanjo called us to a National Security Council meeting, he was shouting, “Yerima o, Yerima o, you want to cause problem for us, you are introducing an unconstitutional matter.” I told him, “No, no, sir, it’s not unconstitutional.” Even late Bola Ige, who was Minister of Justice said, “this is unconstitutional.” And I said no, “your Honorable Minister, you are not the one to interpret the Constitution. I am relying on Section 6, sub-sections 4 and 5 which state specifically that only the Supreme Court can provide jurisdiction. I am also relying on Section 36 sub-section 12 which states that if you are creating any law, it has to be qualified. So I complied with that sub-section by qualifying my law. I am also complying with all the other sections of the Constitution, a fact I mentioned to the Justice Minister.  I told him it was not for him to interpret. The same Constitution provides that it is only the Supreme Court that can interpret the Constitution’s provisions. So if he wants, he could take me to court. The federal government could take me to the Supreme Court and if the Supreme Court says I am not doing the right thing, then I would stop it. In fact, I would resign.  One of the laws was put to test. I signed a law establishing what I called the Hizbah, which they called the state police. It wasn’t a state police; it was just to support the Shari’a project. The Kano State government then adopted the initiative and the federal government took the Kano State government to court. The Supreme Court interpreted it that it was a right constitutional provision. Till today, Kano State has the Hizbah because the Supreme Court has approved it, correctly interpreting the section of the Constitution that we relied on to enact the law.  It is the same thing with this issue; people don’t know the Constitution. In fact, many Nigerians don’t even know there is a provision for the Shari’a in the Constitution. Somebody was telling me the Nigerian Constitution is a secular one. I told him no, the Nigerian Constitution defines Nigeria as a multi-religion society because it recognizes Christianity, Islam and traditional religions.

Were you ever embarrassed by scathing articles and cartoons attacking your name on this marriage age controversy?            

No. If you are doing the right thing and your conscience is very clear, you won’t be embarrassed by people abusing you. Most of these abuses arise either out of ignorance or out of sheer deliberate mischief to cause embarrassment. Some Muslims who abuse me are either being hired or sponsored by non-governmental organizations. I have been taught to be patient. This is a matter of belief and faith.

The argument by civil society groups is that there is no way the educational progress, health and true love feelings and emotions of a girl will not be affected if she is given out in marriage at 13 years. How wrong are they? 

Civil society groups just say what they are not informed about because their projects are being funded. And they keep silent when it suits their interests. Look at the issue of gay marriage. Religious organizations in Nigeria have been condemning gay marriage, but civil society groups here are either silent on it or even saying it should be approved. In the United Kingdom, they say the marriageable age for a girl is 18 years. It was 16 then they changed it to 18. But a girl, in current UK laws, is of full age when she is 14 years. At 14, she can buy contraceptives, she can have sex, but she cannot marry. I saw a bill by one of their parliamentarians saying because of the growing number of their girls getting pregnant and delivering at 10, 12, 14 years, they should reduce their marriageable age to 12 years.  They are Christians but they accept that a lady can buy contraceptives at the age of 14 because that is their own definition of full age. In the United States of America, their problem now is teenage pregnancy and birth. Why? Because they allow girls to have sex at 12, 13 years but they don’t want early girl marriage, they don’t want a family
arrangement My religion, Islam, and even Christianity, does not accept sex out of marriage. Those who are marrying at 12 years, are they not going to school? My wife has just completed her Master’s degree at Ahmadu Bello University, Zaria. She is a medical doctor. The Egyptian I married recently is in school. Yes, she has a child, she is 17 years, but she is in school. They said I married her when she was 13 years but actually she was 14. Her family status does not affect her education. It depends on the particular family values. I believe in education. All my children are educated. I have three daughters who have graduated from the university. One is an accountant, one a pharmacist and one is on her own. I have a 16-year-old daughter who will be marrying in September and she is in 200 Level in the university. Somebody was asking me: Can you give your 13-year-old daughter out in marriage? If she has a husband at 10 years old, I will give her out in marriage if she is mature enough. I will highly celebrate the marriage of my 16-year-old daughter in September and let me see who will tell me I am doing something unlawful or wrong in any way. It is nobody’s business. The husband is also doing his Master’s and they will continue their lives from there. I also married my first wife when she was 16   to 17 years.    It is a shame in my family to see a girl having sex without being married. But some families don’t care. Beyond Islam, there are some strict Christian families who will not allow men to come near their daughters unless those two children are married. But some families don’t care. Some parents, both in Islam and Christianity, will even go in and call their unmarried daughters for boyfriends because they want to claim they are westernized. That is their life. But I value my religion.  But then, that is my religion. I won’t foreclose the fact that Christians can equally do it their own way. In my youth service days, there were NYSC ladies who were Scripture Union members living in the same compound with me. My room adjoined theirs. Many days and nights, they would be conducting their programmes, praying, shouting “Alleluyah” and other Christian songs, but that didn’t bother me. Sometimes, I would sleep off. They preached to me and I preached to them. They would cook food, invite me to eat; I would also cook food and invite them to eat. We spent about six months together before I left the house. So, this religion thing should not divide us in Nigeria. But some people are using it as a weapon to divide us.

Maryam Uwais Gains Public Figure, Huh?

Image

It is amazing… Maryam Uwais’s article or debate (https://www.facebook.com/nasirelrufai/posts/10153032622305128) is too much for me that I find it boring to read… That is especially when I begin to see some wrong moves and the fact that base on the comments on the Elrufai’s Facebook page show that she is really wrong at somewhere … The way I understand this issue is that the southerners call it *child marriage* while the northerners call it *early marriage*. To the southerners and the rest of the western world, you’re still a child even if you’re 17 YEARS 364 DAYS 23 HOURS 59 MINUTES and 59 SECONDS! To US the northerners and Islam influenced countries; everybody knows that we do not consider 18 to be a minimum age of maturity… Everyone develops at different maturity rate… Sometimes sex is uncontrollable and how many under18 are caught having sex with old men in a hotel, club, bar, or a brothel in the western parts of the world??? Islam does not permit having sex without legal marriage between lovers and believe me WALLAHI ALLAH (GOD) KNOWS Northern Nigerians are trying so hard to avoid (zina) illegal sex not because we don’t want to or we’re impotent but because it’s the rule of God to shun zina and everyone among us believes doing just that helps spread positive energy to the society… To me Islam has no specific age for marriage but once you are ready for it you know you are and also sex is not the only reasons for getting married islamically… It kills me how everyone is ranting at 13 BEING THE AGE FOR THIS CHILD MARRIAGE YOU’RE TALKING ABOUT JUST BECAUSE YOU’RE TOLD BY THE WESTERN MEDIA THAT YARIMA MARRIED A 13 YEAR OLD EGYPTIAN… What is wrong in getting married at 16, 17, 18, 19 as a girl so long as you believe you can’t control your sexual needs and thirst? So long as you will be allowed to continue your education up to the fact that you can become a professor like Rukayya Ahmad Rufa’i? These days I’ve never seen any man who marries his child at 13 the number most of the people are talking about BUT even if this man Yarima is directly (I’m not sure) talking about child marriage, long before Nigeria was born, in 1880 in Delaware, USA, the consent age (also the minimum age at which a child CAN be married) was 7!!! Just seven! You can find a hell of a lot of countries in the west (Europe  and America) having minimum age for marriage (as a law) from 1880 up to these days (2007) as 7,10, 12, 14, 16, 17, 18 and so on here  http://chnm.gmu.edu/cyh/primary-sources/24

   Finally, this is not our only problem in the country. In fact, it is not our worst problem. Nobody will even contact the government about the issue of marrying off his daughter or a son and the government itself will not even have the time to give a helping hand about that… To me as a Muslim, any marriage that is based on the Sunnah of Prophet Muhammad (Wallahi if it’s genuinely his Sunnah), is worth living for. So please my fellow Nigerians, ban all the negative energies on this matter that will not benefit the country. I believe even Yarima himself is doing that to distract us from pushing or making a cause that’ll save Nigeria especially the North from the disaster we’re suffering from such as Boko Haram, the downfall of our economy, lack of electricity & good water supply and some important infrastructure. Please and please let us do this: uniting and respecting not insulting or harassing somebody’s religion or culture is ALL that is needed for Nigeria to move forward positively.

 Image

@HausaTrends (www.twitter.com/hausatrends)

‘Jinn’ (Spirit) has Twitter account in Saudi: report

It’s possible

MuhdLawal

Account says he is real but peaceful and likes to know humans


A screen shot of the Twitter page. (Supplied)

Many people believe in ‘jinn’ (spirits), but is it possible that one of those spirits sets up an account on Twitter and says he is a “real and peaceful jinn” who lives in Saudi Arabia and want to know humans.

The Saudi Arabic language daily Ajel published what it described as a copy of a Twitter account whose holder is claiming to be a Jinn.

The account is titled “I am a real Jinn” and says:”To all humans… I am the first Jinn to use Twitter… some might think that I am pretending and that I am human… actually, I am a real Jinn and you will see wonders in the future on my Twitter account.”

The message goes on: “I am a real Jinn who likes to be a…

View original post 90 more words

Mai Yasa Ake Ta Magana Akan Abba! #AbbaIsForming

Abin mamaki da ruɗani baya ƙarewa a duniyar nan. Arewacin Najeriya na fama da ruɗanin Boko Haram ta yarda kusan kullun abinda mutane ke tattaunawa a Twitter kenan amma wasu mutanen suna can suna ta sheƙe ayar su.
Wato a haƙiƙanin gaskiya tunda aka kafa Twitter duniyar hausawa bata taɓa samun eclipse of the moon ba sama da na tsakar daren jiya.
Na faɗi haka ne saboda a daren jiyan a lokaci daya naga mutane sama da hamsin suna saka wani saurayi mai suna Abba a gaba a Timeline ɗin HausaTrends.
Hakan yasa (a matsayina na mai kula da shafin a daren), banyi wata-wata ban a kokarta wajen sanin wai mai ke faruwa ne da abban nan kuma wane gwaninta yayi mutane keta kiran sunan sa haka a wannan daren.
Bincike yasa na gane ashe wata zuƙeƙiyar yarinya ce mai suna RoukayyaB http://www.twitter.com/Mss_Ree ta haɗu da wani gagarumin kuskure a rayuwarta. E ye to gagarumin kuskure mana tunda da alamun amon tweets ɗin da ta tura ma mabiyanta bawai tana sane bane: tweets ne masu nuna alamun tana hira da wata babbar aminiyar ta sai aka samu matsala ta tura ma mabiyanta sama da 1200 a maimakon aminiyar ta ta. Babban tweet ɗin shine:

Hoton tweet ɗin da account ɗin RouqayyahB yayi

Hoton tweet ɗin da account ɗin RouqayyahB yayi


Ga kuma wani hoton tweets ɗin na RouqayyahB:
wani hoton tweets ɗin @Mss_Ree da wayar BlackBerry

wani hoton tweets ɗin @Mss_Ree da wayar BlackBerry


To shine fa samari da ‘yan mata suka farmata da Abba, Abba, Abba, Abba, Abba, Abba, Abba, Abba,… ta yarda kafin kace mai har sunan na Abba ya shiga jerin Trending Topics a Kano, Kaduna da Abuja.
Hankalin wasu mata dayawa ya tashi ta yarda har suke nuni da cewa sudai yau suna son ganin Abba in baka haka ba bazasu iya barci ba. Wasu samarin kuma har tutuya suke da sune Abba!
Abinda yaci ma samari da ‘yan matan hausawa a Twitter tuwo a kwarya shine wai shin waye abban nan da @Mss_Ree take faɗa kuma hakan yasa samari da dama sun chanza sunan su zuwa Abba (ko sun haɗa sunan su da Abba).
Shahararren ɗan Kannywood ɗin nan mai farin-jini a idon al-umma musamman ma a zamanin nan na Twitter inda yake sauraran mabiyansa wato Baballe Hayatu (http://twitter.com/bhayatu), shima da alamun an cika mai Timeline ɗinsa da maganar Abba ta inda shima yake chema HausaTrends (yayin da HausaTrends ke cewa:To Allah Ya kyauta.Gaskiya tweet din hatsarine kawai! Ita yarinyar bazaa ce bata iya amfani da twitter kuma ba zaa ce ‘leaked dm’ ba . Abba).
@bhayatu: ..gaskia kam!amma shi din ma da alamar an sanshi kam!wanda dai basu sanshi ba..nasu san shi ba.lol
@bhayatu: ..wannan shi ake kira jalli-joga..ta shafawa kanta salalan tsiya..ta fasawa kanta jakar tsaba,kuma kaji sun bita!!Abba!abba!
Baballe Hayatu ya cigaba da ba HausaTrends wani labari kamar haka:
..wannan saiya tunan labarin wata mata da taiwa wani karya bayan yabar nigeria.tunaninta bazai dawo ba.akace abar maganar…

..akace idan ya dawo za’a tada maganar a kure mai karya.kwanci tashi rannan saiya dawo.aka shiga ana murna,ana oyoyo..
..ai saita fada daki.tace gashi nayi gulma.yau wane ya dawo..ni hajjaju zanci kaza-kazan ubana..

Tuni sunan Abba ya zagaya Najeriya, ma’ana ya shiga jerin sunayen Trending Topics a gaba ɗaya ƙasar kuma har yanzu zancen da nake mutane basu daina magana akan Abba da Mss_Ree ba a Twitter.
Ita dai Mss Ree tuni ta goge amon tweets ɗin daga jerin tweets ɗinta. Kuma anan ba wai ina goyon bayan Mss Ree bane, a’a, akwai tunanin dana yi wanda shiya sa ko duba tweets ɗinmu kuka yi akan wannan al-amari zaku ga da alamun bamu yarda da itace ta turo da wannan tweets ba nayi bincike akan tweets ɗin ta naga gaskiya bata tweeting da yaren Hausa ko kaɗan kuma katsam sai ta turo da wannan tweets da Hausa a wannan yanayi? Sannan ku duba yadda aka fara aiko da tweets ɗin:
@Mss_Ree: Hmmm ke i didn’t even tell you.. he’s so not good if you know what i mean.
bayan wajen minti 20 sai aka ƙara aiko da wannan:
@Mss_Ree: Hmm kawata ban fada miki ba that guy is impotent … Abba yafi iyawa mehn.
To wannan yasa nayi tunanin gaskiya ba ‘leaked DM’ bane kamar yadda mutane ke tunani domin ya za ai tace ‘Hmmm ke i didn’t even tell you.. he’s so not good if you know what i mean’ so wacce nake tunanin tayi mata wannan abu dan ta bata mata taga wannan bomb ɗin bazai sa mutane su harzaƙa sosai yadda take so ba, kawai sai ta sake tashin wani bomb ɗin (wanda inda yarinyar ne ta asali zaata cigaba da bata labari ne daga inda ta tsaya). Bomb ɗin kuwa shine:
@Mss_Ree: Hmm kawata ban fada miki ba that guy is impotent … Abba yafi iyawa mehn.
Kun gani ko? Hmmm i didn’t even tell you… Hmm kawata ban fada miki ba…!!! Wace wawiya ce zatayi irin wannan kuskuren har sau biyu kuma har wajen minti 20 a tsakanin bomaboman? Ai ba irin yarinyar nan bace zatayi irin wannan kuskuren har sau biyu. Saboda haka ina kyautata zaton ba ‘leaked DM’ bane kamar yadda mutane suke zargi kuma kunga Mss Ree tasan Twitter sosai to banji zata iya jin wannan kuskure har sau biyu.
To mai ya faru kenan??? Ta iya yiwuwa babbar aminiyar Mss Ree ce ta turo da amon tweets ɗin da account ɗin ita Mss Reein saboda ta ci mutuncinta a idon duniya (wannan kuma tsakanin sune domin ba’a san me ya haɗa su ba)
Irin abin da ya faru da Maryam Hiyana kenan aka daina jin ɗuriyar ta a doron ƙasa kamar ta mutu.
Ita dai Mss Ree ta goge amon tweets ɗin kuma tunda abin ya faru bata ce komai ba sai kamar awanni uku da suka wuce take cema wata ƙawarta Fateema kamar haka:
@Mss_Ree:
Broadcasting in BBC or CNN wil be far much Educated than on twitter, i never tot u culd stoop soo Low !! 🙀 @Fateema_YS.
Me ye alaƙar Mss Ree da Fateema? Shin itace aminiyar ta ta da muke tunanin tayi mata wannan ta’asa? Mss Ree ta cigaba da cewa:

@Mss_Ree: Dont fool urslf my dear,ur much worse than a bitch,u r a slut saint which show why saints r dangerrous nd undesirable.
@Mss_Ree: He who takes offence when offence is intended is a greater fool.
@Mss_Ree: I think the most insulting thing u can do to som1is to challenge whn he or she is satisfied wit ur Interpretations.
@Mss_Ree: Are you really that Dumb i jst stil cant believe it 😳🙀😳🙀.
@Mss_Ree: I’d like to say thank you to all the bitches who talk behind my back nd make me the center of their lives🎉🎊💃.

Wannan shine hoton Mss Ree kafin wannan lamari ya faru takai ga chanza wani a halin yanzu. Idan kece da gaskiya Allah ya saka miki!

Kyakkyawar Mss Ree da iPhone dinta

Kyakkyawar Mss Ree da iPhone dinta


To Allah ya kyauta. Shawarar da nake bama ‘yan-uwa samari da ‘yan mata anan shine karku sake ku yarda wani ko wata su san password ɗin ku ko su waye domin duniyar nan ba’a yarda da mutane… Na kusa da kai shine mai iya yi maka illah!
Ku bi http://twitter.com/hausatrends1

Mu Kare Daraja da Ƙimar Yaren Mu a Idon Duniya

Wasu yare masu alaƙa da kiristanci suna yaɗa mummunan labari akan Hausawa a intanet wanda ke nuni da ƙiyayya a filin Allah Ta’ala dangane da yaren Hausa da kuma Hausa/Fulani. ‘Yan uwa ya kamata mu farka wajen kare daraja da ƙimar yaren mu a idon duniya ta hanyar ƙaryata labari ko tarihin da suke badawa akan mu ko kuma mu da kanmu, mu bada gudunmawa ta ɓangaren rubuce-rubuce wato ‘blogging’ a intanet.
Domin duk sanda wani ƙabila a duniyar nan zaiyi bincike akan al-adu ko tarihin Hausawa to gaskiya akwai yiwuwar zai iya chin karo da irin ɓataccen jawabi akan mu.
Wannan tunanin ya zo min ne a yayin da nayi wani bincike mai suna “interesting facts on Hausa people” a shafin nan na Google a yayin da nake so nayi amfani da wasu tabbatattun bayanai game da Hausawa a sabon shafin da na buɗe mai suna @HausaFacts_ a Twitter.
Mu ƙabilar Hausa/Fulani Allah ya yi mana ni’ima/baiwa sosai idan mukayi la’akari da addinin musulunci. Kashi 99.90 cikin 100 a Hausawa musulmai ne kuma zai wuya kaga kiristan Bahaushe sai dai idan Bamaguje ne yabi ‘yan ɗarikar katolika (sakamakon sakewar da shuwagabannin mu, sarakunan mu ko masu kuɗin mu suke yi). Kuma munfi kowace ƙabila a Najeriya yawa. Saboda haka, sauran ƙabilun da suke ji da kansu, suna ɓaƙin-ciki da hakan yadda ba’a tunani shiyasa suke kokari wajen ganin cewa sun ɓata mana suna ko sun baƙanta hotunan mu a idon duniya ta hanyar rubuce-rubuce wai harda bada tarihi akan mu. Duk inda akace mutum ba yaren ka bane kuma baida ra’ayin addinin ka, shi zai bada tarihi ko wani bayani akan ka, to ai sai abinda ka gani kawai!
Amma Allah Ya fi su hikima, domin su da kansu suke kama kansu akan abinda suke rubutawa ta yarda komai ƙarancin fahimtar mai karantawa zai gane akwai ƙiyayya a cikin lamarin.
Ya Allah muna roƙon ka da ka ƙare kare mu daga sharrin maƙiya.
Kubi http://www.twitter.com/HausaFacts_ da http://www.twitter.com/HausaTrends1

Jirgin Sama Mai Amfani da Hasken Rana ya Tashi a Karo na Farko

jirgi mai amfani da hasken rana

jirgi mai amfani da hasken rana


Da ga Capt. Auwal Sa’id http://www.twitter.com/auwalsaid2

Ranar Jumma’a a karo na farko a tarihi wasu matuka jirgin sama (pilots) su biyu ‘yan kasar Switzerand, suka tashi daga jihar California ta Amurka a wani yunkurin ratsa kasar da wani jirgi da yake aiki da karfin rana.
Jirgin wanda yake da fukafiki na jirgi samfirin Boeing 747, amma nauyinsa bai wuce na motar-shiga ‘yar tsaka-tsaki ba. Baturan jirgin su suke tattarawa su kuma adana karfin rana, domin jirgin ya sami sukunin tashi dare da rana. Sai dai jirgin baya wuce tafiyar kilomita 69 ko wani sa’a daya, kuma kujerar matuki daya tal jirgin yake da shi,wanda hakan ya tilasta ya rinka tsatstsayawa domin hutu.
Borschberg suna shirin tsayawa a Phoenix, da Dallas, da St.Louis da Washington kamin su sauka a birnin New York cikin watan gobe. Piccard da Borschberg suna kallon balaguronsu cikin wannan jirgi a matsayin mutanen nan na farko da suka fara tuka jiragen sama a duniya. Sun amince lallai ba a kai ga lokacin fara amfani da irin wannan jirgi mai amfani da karfin rana domin kwasar fasinja ba, amma suna fatan hakan zai kai taimaka wajen cigaba da nazarin hanyoyin inganta makamashi da jirage zasu yi amfani da shi.

solar aircraft

solar aircraft


Previous Older Entries Next Newer Entries